By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
Danfako Media Ventures Danfako Media Ventures
  • Home
  • News
    • Politics
    • Crime
  • Sport
  • Interviews
  • Opinion
  • Health
  • Features
  • Advert
  • Contact
Reading: DALILAN DA SUKA SA FIRAMINISTAR BIRTANIYA, LIZ TRUSS TA AJIYE AIKI
Share
Notification Show More
Font ResizerAa
Font ResizerAa
Danfako Media Ventures Danfako Media Ventures
Have an existing account? Sign In
Follow US
© 2022 Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Danfako Media Ventures > Blog > Daily News > DALILAN DA SUKA SA FIRAMINISTAR BIRTANIYA, LIZ TRUSS TA AJIYE AIKI
Daily News

DALILAN DA SUKA SA FIRAMINISTAR BIRTANIYA, LIZ TRUSS TA AJIYE AIKI

danfako
Last updated: 2022/10/21 at 7:01 AM
By danfako 1 Min Read
Share
SHARE

Mutane da dama suna tambayar ko me yasa Firaministar Birtaniya da sauƙa bayan kwanaki 44 kacal a mulki.

Wato abinda ya faru shine daga shigowarta ta gabatar da wani kasafin kuɗi wanda a ci taso ta ciwo bashin kimanin fan biliyan 70 domin ta rage yawan haraji ta kuma tallafa wa mutane ta hanyar ragin kuɗin gas da wutar lantarki.

Hakan sai tasa darajar kudin Burtaniya ragu a kasuwar duniya daga kimanin $1.12 akan kowanne £1 zuwa $1.03. Sannan kuma kuɗin ruwa ya ƙaru. Daga nan ta doka ribas, kuma darajar kuɗin ta dawo.

Amma mafi yawan ƴan Kasar suka nuna cewa ba sa son ta saboda abinda ya faru ya nuna cewa ba ta da ƙwarewa. Ƙuri’ar jin ra’ayi jama’a kuma ya nuna cewa mafi yawan ƴan Birtaniya sun dawo daga rakiyar jam’iyyarta.

Daga nan ƴan majalisar ja’iyyarta suka matsa ma ta cewa kawai ta sauƙa domin ta ɓata musu suna. Na yi ta koƙarin ta yi mursisi ta ci gaba da mulki amma abin ya ƙi yiwa. Daga ƙashe dai dole ta sauƙa.

You Might Also Like

WE’LL MAKE BADMINTON MORE COVENTIONAL, ATTRACTIVE AND STRONGER IN NIGERIA KOLO JIBRIN MAMMAN SEC. GEN. ABCIN

SEN YARI BAGS BABA ISALE OF IKORODU KINGDOM TITLE

BANDITS KILLS APC CHIEFTAIN IN ZAMFARA

I’ll provide more assistance in Yobe in 2026 – KMT

KMT declares for governorship promises a better Yobe 

Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Previous Article ASUU SUSPENDS ITS STRIKE ACTION
Next Article 5000 Nigerian Creatives To Storm Abuja For Tech Media Conference
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected

Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow
- Advertisement -
Ad image

Latest News

WE’LL MAKE BADMINTON MORE COVENTIONAL, ATTRACTIVE AND STRONGER IN NIGERIA KOLO JIBRIN MAMMAN SEC. GEN. ABCIN
Daily News Interviews News Sport
SEN YARI BAGS BABA ISALE OF IKORODU KINGDOM TITLE
Daily News News
BANDITS KILLS APC CHIEFTAIN IN ZAMFARA
Crime Daily News News
I’ll provide more assistance in Yobe in 2026 – KMT
Daily News News Politics
//

We influence 20 million users and is the number one business and technology news network on the planet

Sign Up for Our Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

[mc4wp_form id=”55″]

© 2022 Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Join Us!

Subscribe to our newsletter and never miss our latest news, podcasts etc..

[mc4wp_form]
Zero spam, Unsubscribe at any time.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?